Mu Tausayawa Safara\’u A Matsayin Ta Na `Yar Uwar Mu Musulma cewar Abubakar A Adam Babankyauta – Lifestyle News

Wani matashi maisuna Abubakar Adam ya bayyana cewar yakamata a tausayawa Safara’u a halin data tsinci kanta bawai ayi mata dariya ba.

\"\"

Tabbas akwai abun ban takaici da bakin ciki mai cike da dacin zuciya a ce kaga musulmi ko musulma suna kokarin zama ribar shedan a nan doran duniya.

Abun ban takaicin ma shine irin yadda harkar fina finan hausa ta lalata tarbiyar wasu yayan musulmai kuma hausa fulani irin su Safara’u da dai sauran ire – iran su.

Ya zama dole akan mu musulmai mu tausayawa duk wanda muka ganshi a cikin wani yanayi wanda yaci karo da koyarwar addinin musulilci badon komai ba sai dan kallan yadda mako marshi zata kasance idan har ya koma ga Allah a haka.

Kucigaba da bibiyar shafinmu maisuna Arewajoint.com domin samun labarai cikin sauki akoda yaushe mungode.

Scroll to Top